Friday, 24 March 2017

YAR JAMI'AH

```YAR JAMI'AH!

MEYE ILLAR DAKE SANYA WASU MAZA (MUSAMMAN GAYU DA KANANAN USTAZAI) CEWA BASA IYA AUREN YAR JAMI'AH???

WACECE YAR JAMI'AH???

MEYE BAMBANCI DAKE TSAKANIN YAR JAMI'AH DA YAR SAKANDARE KO WACCE BA TAYI BOKO BA???

HMMMMM

Wannan sune tambayoyin da Wata baiwar Allah YAR JAMI'AH tayi man, kuma ta nemi na bata Amsa.

Sai dai na bata hakuri zuwa wani lokaci kadan,bayan mun kare exams zanyi nazari sossai sannan na bata amsoshin tambayar ta.

Need ur prayer exam mode actvt

ABBAN SINAN(Hashim Surajo Uba Tsamiya)```

Http://abusinan.mywapblog.com
http://hashimtsamiya.mywapblog.com