Saturday, 30 December 2017

YAR UWA KINASON SHIGA ALJANNA???

*YAR UWA KINASON SHIGA ALJANNA???!!!*

*KI KIYAYE DOKOKIN ALLAH!*

```Hadisi ya tabbata daga Abi Hurairah R.A yace; Manzon Allah s.a.w yace: "Mutane guda biyu yan wutane, ban taba ganinsu ba!(babu irin wadannan mutanen a lokacin manzon Allah s.a.w).
Na farko: Wasu mutane ne wadanda a hannunsu akwai bulala, kamar bindin shanuwa, suna bugun mutane da wannan bulalar,(malamai sunyi fassara biyu, na farko sukace ana nufin azzaluman shuwagabanni, na biyu sukace yan fashi da makami da duk wani mai zalunci). Annabi yace suna daga cikin yan wuta.

Na biyu: sune yan mata wadanda suna sanye da tufafi amma a hakikanin gaskiya tsirara suke! Saboda tufafin bai rufe abunda akeson ya rufe ba(wato suna sanya tufafi Wanda ke bayyanar da tsiraicinsu) kamar hijaba dai gyale na zamani irinsu; show me your back, show me your breast, show me your chest, ustazu baida rabo, baba na balaga da sauransu, wannan duk haramun ne a musulunci!

Annabi ya cigaba da cewa karkatattu ne, kuma suna karkatar da wasu( wato masu ketare abunda shari'ah ta gindaya musu, suna ketare iyakokin Allah, kuma suna koyar da wasu matan irin wadannan dabi'u nasu.
Kawunansu kamar tozon rakumi ne Wanda yake karkatacce(ma'ana suna tara gashi sosai, sai su kulleshi wuri daya, a turashi gefe guda! A yanzu ka iya cewa a cuci maza da sukeyi).
Ba nan matsalar take ba, irin wadancan mutane Annabi Muhammad s.a.w yace ba zasu shiga Aljanna ba sannan baza suji kamshin aljannar ba,  shi kuwa kamshin aljanna ana jinsa daga Nisan wuri kaza zuwa kaza, a wata ruwayar Nisan tafiyar shekara dari biyar.
[Muslim ya ruwaito]

Yar uwa kinason shiga aljanna???

Na roke ki don girman Allah ki ajiye wayewar turawa ki rungumi addininki na musulunci.
Wallahi ina jin zafi a duk lokacin da naga mata suna wata shiga ta fitsara, hankali na na tashi kwarai.

Yar uwa Allah ya gafarta miki, kada ki yarda shaidan ya rinjayeki har ya kaiki ga halaka!
Soyayya da kauna da son mu gudu tare mu tsira tare shine yasa na rubuta wannan takaitacciyar nasiha.

ALLAH YA KARA SHIRYA MANA YAN UWANMU MATA A DUK INDA SUKE A FADIN DUNIYA.


DAN UWANKU A MUSULUNCI.

BABAN_SINAN```
+2348064734911

أقوال العلماء في الرفضة.

أقوال العلماء في الرافضة.

◀ قال ابن تيمية - رحمه الله -:
قال القاضي : ومن قذف عائشة رضي الله عنها بما برأها الله منه كفر بلا خلاف .

【الصارم المسلول【١٠٦٦/٣】
____________________________
◀ قال شيخ الإسلام ابن تيمية - رحمه الله -:
"الرافضة حمير اليهود يركبون عليهم في كل فتنة".

【منهاج السنة【20/ 21-1】
____________________________
◀ قال ابن تيمية - رحمه الله - :
وقال أبو حاتم : حدثنا حرملة قال :
سمعت الشافعي يقول : لم أرَ أحداً أشهد بالزور من الرافضة.

【منهـاج السنـة【٦٠/١】
____________________________
قال ابن تيمية - رحمه الله -:
النصارى الذين قاتلهم المسلمون بالشام كانت الرافضة من أعظم أعوانهم .
【المنهـاج【٣٧٨/٣】
____________________________
◀ قال شيخ الإسلام ابن تيمية - رحمه الله -:
" الرافضة من أجهل الناس وأضلهم كما أن النصارى من أجهل الناس. والرافضة من أخبث الناس كما أن اليهود من أخبث الناس ففيهم نوع من ضلال النصارى ونوع من خبث اليهود ".

【منهـاج السنـة【2/65】
____________________________
◀ قال شيخ الإسلام ابن تيمية - رحمه الله -:
" الرافضة ...أعظم عباداتهم عندهم: لعن المسلمين من أولياء الله مستقدمهم ومستأخرهم ".

【مجموع الفتاوى【٢٨/ ٤٨٨】
____________________________
◀ قال ابن القيم - رحمه الله -:
"ولقد أصبح هؤلاء الشيعة عاراً على بني آدم يسخر منهم كل عاقل".

【المنار المنيف【صـ152】
____________________________
◀ قال الإمام أحمد بن حنبل -رحمه الله -:
ليست الرافضة من الإسلام في شيء.

【طبقات الحنابلة【جـ١صـ٣٢】
____________________________
◀ قال الإمام أحمد بن حنبل - رحمه الله -:
من شتم أصحاب النبي ﷺ لا نأمن أن يكون قد مرق عن الدين.

【السنـة للخـلال【٧٧٩】
____________________________
◀ قال الامام مالك - رحمه الله -:
" الذي يشتم أصحاب رسول الله ليس له سهم -أو قال نصيب - في الإسلام ".

【الإبانـة الصغـرى【ص123】
____________________________
◀ قال أشهب - رحمه الله -:
سئل مالك عن الرافضة فقال : ﻻ تكلمهم ولا ترو عنهم فإنهم يكذبون.

【منهـاج السنـة【60/1】
____________________________
سئل شيخ الإسلام - رحمه الله -:
هل الشيعة من الضالين؟

فأجاب:
"وهل يوجد أضلّ من قوم يعادون السابقين الأولين من المهاجرين والأنصار، ويوالون الكفار والمنافقين".

وقال - رحمه الله -:
(الرافضة ليس لهم سعي إلا في هدم الإسلام ونقض عراه وإفساد قواعده)"

وقال عن الرافضة:
"دائماً يوالون الكفار من المشركين واليهود والنصارى ويعاونونهم على قتال المسلمين ومعاداتهم"
المنهاج 3/378.
____________________________
قال شيخ الإسلام ابن تيميّة - رحمه الله -:
"الرافضة هم أصل كل فتنةٍ وبليَّه، وكثير من السيوف التي سُلَّت على المسلمين إنما كانت من جهتهم".
المنهاج6/370.

وقال:
"الذي ابتدع دين الرافضة[ابن سبأ] كان زنديقاً ملحداً عدواً للإسلامِ وأهله".
منهاج السنّة4/362.
_______

🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
للاشتراك في مجموعة _*على منهاج النبوة*_ واتساب إرسال الإسم الى
+249966945085

للاشتراك بقناة على منهاج النبوة على التلغرام

https://telegram.me/minhaj7