*KO YA HALASTA IN AURI DAN SHI'AH???*
Tambaya: Assalamu Alaikum, Allah ya karawa
Malam lafiya, nice wani Dan buraza(SHI'AH) ke
'SO' kuma aure yakeso muyi, Malam ya hallata
in aure shi ko kuwa??? Amsa: Wa'alaikumus-
salam, Toh wacce tayi wannan tambayar tana
sone dai mu tona ma shi'ah asiri, abunda zance,
shin kina iya auren Sunday? Ko Friday? Ko
peter? Ko Jonathan? Ko bush? Nasan amsarki
bazata wuce A'A ba, toh lallai haka baya halatta
ki auri Dan shi'ah!!! Saboda dashi da wadancan
basu da bambanci, kai idan ka duba cikin ﻣﻨﻬﺎﺝ
ﺍﻟﺴﻨﺔ Na ibn taimiyya, yake cewa: "kara
bayahude da Dan shi'ah, 'kara banasare
(kirista)da Dan shi'ah!!!" Meye hujja??? Yace
idan ka tambayi bayahude cewa suwaye sukafi
kowa Alkhairi a duniya bayan Annabi musa?
Zasu ce, sahabban Annabi musa, idan ka
tambayi kirista cewa suwaye sukafi kowa
Alkhairi bayan Annabi isah? Zasu ce, mutanen
Annabi isah(Hawariyawa), Amma idan ka
tambayi Dan shi'ah suwaye sukafi kowa sharri a
cikin duniya, zasu ce:sahabban Annabi
Muhammad s.a.w!!! Da wannan ne, sheikhul
Islam yace kara bayahude da Dan shi'ah, kara ba
nasare da Dan shi'ah, bugu da 'kari, koda ace
yayi takiyya ya nuna cewa shi ba Dan shi'ah
bane, sai bayan anbashi auren sannan ya fito da
akeedar, to ya zama wajibi Ga waliyyanki da su
gaggauta raba auren! saboda haka yar uwa
akwai bayani sossai, sai naji wani ja'iri yayi
magana sannan zan kara fito da wasu dalilan
kafircin yan shi'ah. Allah yayi mana jagora.
©copyright: Hashim surajo uba tsamiya(ABU-SINAN)
+2348064734911
http://
hashimtsamiya.blogspot.com