*🖋 BIDI'AR BIKIN MAULIDIN ANNABI S.A.W*
AL-ALLAMA ABDULLAHI BN HUMAID(RH) YANA CEWA:
*《Masu tsayuwa akan wadancan bukukuwan(maulidi) idan suna nufin sunyi hakan ne saboda girmama Manzon Allah S.A.W, toh su sani su masu sabawa shiriyarshi ne, masu kuskure ne akan hakan, baya daga cikin girmama Manzon Allah S.A.W kirkiro bidi'ah a cikin addinin daya zo dashi, ta hanyar ragi ko Kari, ko chanjawa ko karkatarwa, kyakyawar niyya da manufa Mai kyau basu halasta kirkiro bidi'ah a cikin addini 》.*
📓📔 |[ الرسائل الحسان في نصائح الإخوان للشيخ ابن حميد (ص ٣٩) ]|
https://fb.me/abbansinan
No comments:
Post a Comment