Wednesday, 26 October 2022

01NASIHAR BARKA DA SAFIYA

*NASIHAR BARKA DA ASUBA*

Idan wani yazo wurin ka domin ka taimake shi akan bukatarsa, toh fa kaine mai amfanuwa da hakan, domin Allah SWT shine yayi maka ni'ima, ya buɗe maka ƙofar Alkhairi.
A wannan lokacin kyautatawar da za kayi mashi kanka ne zaka kyautata ma; Allah Madaukakin Sarki yana cewa: (Idan kun kyautata, toh kanku kuka kyautatamawa) a wani wuri kuma yace: (Ka kyautata kamar yadda Allah ya kyautata maka)

Allah ya bamu abinda zamu taimaki wanda yazo nema a wurin mu🤲

 ©Dr. Hussein Al-feefy

Fassarar:
*AbbanSinan Tsamiya*
30 Rabi'u Awwal 1444AH
26th October, 2022

No comments: