🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙
*MU WASA KWAKWALWA*
🎤🎤🎤🎤🎤🎤🎤
*_MA'ANAR SAHABI'_* _Wanda ya hadu da Manzon Allah s.a.w yayi imani dashi, ya mutu akan imani! Ka'ida uku kenan._
*_TAMBAYA ANAN ITACE;_* _Wanda ya hadu da Manzon Allah s.a.w baiyi imani dashi ba, sai bayan Annabi ya rasu, sannan yayi imani dashi, kuma ya mutu akan imani, shi kuma meye sunanshi???_
*Amsa nikeso tare da cikakkar hujja, mu hadu a private chat a _08064734711_ ko a Facebook message, ta https://mobile.facebook.com/hashimusurajo.tsamiya domin tattaunawa idan ka kawo amsa tare da hujja mai karfi.
*ABU SINÃN* *_Hashim surajo uba Tsamiya_*
No comments:
Post a Comment