🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*KARATUN HADISI DA AIKI DASHI SHIKE KAWO ZAMAN LAFIYA GA MUSULMI*
🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲
DAGA ZAUREN: *MU KYAUTATA NIYYA*
_Fitowa Na farko 002_
🔸 *KARANTA SURATUL IKHLAAS DA FALAQI DA NASI KAFIN KWANCIYA BARCI*
Daga Aisha (R.A) tace: Manzon Allah (S A.W) ya kasance idan yazo ma kwancinsa a kowane dare yana hada hannuwanshi, sannan ya karanta a cikin hannayen *SURATUL IKHLAAS da FALAQI da NASI,* sannan sai ya shafe jikinsa gwargwadon iko, yana fara daga kan shi da fuska, da abin da ya rage na sauran jiki, yana aikata haka sau uku. *[Bukhari 5017]*
SAI MUN HADU A FITOWA NA GABA INSHA ALLAHU
DOMIN SHIGA GROUP DIN *MU KYAUTATA NIYYA* NA MAZA KO NA MATA SAI A TUNTUBI WADANNAN NUMBERS:
+2348064734911
+2349030201868
https://fb.me/abbansinan
No comments:
Post a Comment