🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*KARATUN HADISI DA AIKI DASHI SHIKE KAWO ZAMAN LAFIYA GA MUSULMI*
🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲
DAGA ZAUREN: *MU KYAUTATA NIYYA*
_Fitowa Na farko 003_
🔸 *KABBARA DA TASBIHI A LOKACIN KWANCIYA BARCI*
Daga Aliyu bn Abi Dalib(R.A), Manzon Allah (S.A.W) a lokacin da Fadima(R.A.H) ta nemi a bata wacce zata rika yi mata hidima sai Manzon Allah (S.A.W) yace: "Shin bazan nuna maku wani alkhairin da yafi wannan ba(Mai hidima)? Idan ku kayi nufin kwanciya ko idan kun kwanta, kuyi *KABBARA Sau 34, SUBHANALLAHI sau 33, ALHAMDULILLAHI sau 33.* Wannan shi yafi alkhairi gareku sama da Mai yi maku hidima."
SAI MUN HADU A FITOWA NA GABA INSHA ALLAHU
DOMIN SHIGA GROUP DIN *MU KYAUTATA NIYYA* NA MAZA KO NA MATA SAI A TUNTUBI WADANNAN NUMBERS:
+2348064734911
+2349030201868
https://fb.me/abbansinan
No comments:
Post a Comment