Thursday, 30 March 2017

QARYA ADON YAN SHI'AH

*'KARYA ADDININ YAN SHI'AH!!!*
**

**

**
```Don haka ne ibn Taimiyya a cikin minhajis-sunnah 1/59 yake cewa; Malamai ma'abota ilimi sunyi ittafaki(sun hadu) akan hakaitowa da ruwayoyi da isnadi akan cewa yan Shi'ah(Rafidhawa) makaryata ne na gaske, kuma karya a wajensu dadadden abune ba wai yau suka fara ba.
Haka shima ABU HATIM-ARRAZY yake cewa naji yunus ibn Abdul-a'ala yana cewa; Ash-hab ibn Abdul-aziz  yace: An tambayi IMAMU MALIK akan yan shi'ah? Sai IMAMU MALIK yace; kada kuyi magana dasu! Kada Ku  ruwaito magana ko wani Abu da zai amfani Al'umma daga garesu! Domin su makaryata ne.

Wannan kuwa kowa na iya gasgata hakan a wannan zamani da muke ciki

((YAA KU WADANDA SUKAYI IMANI, KU KARE KAWUNANKU DA IYALANKU DAGA WUTA! WACCE MAKAMASHINTA MUTANE DA DUWATSU))

Allah ka  kare musulmai daga makirci da sharrin yan Shi'ah a duk inda suke```

Copyright©
*Hashim Surajo Uba Tsamiya (ABU SINÃN)*
📞08064734911☎

http://abbansinan.WordPress.com

http://hashimtsamiya.blogspot.com

http://abusinan.blogspot.com

atstsamawy@gmail.com

QARYA ADON YAN SHI'AH

*'KARYA ADDININ YAN SHI'AH!!!*
**

**

**
```Don haka ne ibn Taimiyya a cikin minhajis-sunnah 1/59 yake cewa; Malamai ma'abota ilimi sunyi ittafaki(sun hadu) akan hakaitowa da ruwayoyi da isnadi akan cewa yan Shi'ah(Rafidhawa) makaryata ne na gaske, kuma karya a wajensu dadadden abune ba wai yau suka fara ba.
Haka shima ABU HATIM-ARRAZY yake cewa naji yunus ibn Abdul-a'ala yana cewa; Ash-hab ibn Abdul-aziz  yace: An tambayi IMAMU MALIK akan yan shi'ah? Sai IMAMU MALIK yace; kada kuyi magana dasu! Kada Ku  ruwaito magana ko wani Abu da zai amfani Al'umma daga garesu! Domin su makaryata ne.

Wannan kuwa kowa na iya gasgata hakan a wannan zamani da muke ciki

((YAA KU WADANDA SUKAYI IMANI, KU KARE KAWUNANKU DA IYALANKU DAGA WUTA! WACCE MAKAMASHINTA MUTANE DA DUWATSU))

Allah ka  kare musulmai daga makirci da sharrin yan Shi'ah a duk inda suke```

Copyright©
*Hashim Surajo Uba Tsamiya (ABU SINÃN)*
📞08064734911☎

http://abbansinan.WordPress.com

http://hashimtsamiya.blogspot.com

http://abusinan.blogspot.com

atstsamawy@gmail.com

Wednesday, 29 March 2017

WATAN RAJAB

```WATAN RAJAB

Watan da yan bidi'ah ke sheke ayarsu da rudar jahillai akan azumtar watan gaba daya ko kuma wasu kwanaki na cikin watan.
Irin wannan lokaci ya shigo ace bamu Dan shafa Kansu ba munyi kuskure.
Saboda haka Ku sauraremu bayanan Malamai zaizo akan watan Rajab da bidi'o'in da yan bidi'ah suka kirkira akan watan.

Kudai cigaba da kasance da ABBAN SINAAN a shafukan Sada zumunta na Facebook;
Hashim surajo uba Tsamiya.
Watsapp;
08064734911```

http://abbansinan.WordPress.com
http://hashimtsamiya.blogspot.com
http://abusinan.blogspot.com
atstsamawy@gmail.com

Friday, 24 March 2017

YAR JAMI'AH

```YAR JAMI'AH!

MEYE ILLAR DAKE SANYA WASU MAZA (MUSAMMAN GAYU DA KANANAN USTAZAI) CEWA BASA IYA AUREN YAR JAMI'AH???

WACECE YAR JAMI'AH???

MEYE BAMBANCI DAKE TSAKANIN YAR JAMI'AH DA YAR SAKANDARE KO WACCE BA TAYI BOKO BA???

HMMMMM

Wannan sune tambayoyin da Wata baiwar Allah YAR JAMI'AH tayi man, kuma ta nemi na bata Amsa.

Sai dai na bata hakuri zuwa wani lokaci kadan,bayan mun kare exams zanyi nazari sossai sannan na bata amsoshin tambayar ta.

Need ur prayer exam mode actvt

ABBAN SINAN(Hashim Surajo Uba Tsamiya)```

Http://abusinan.mywapblog.com
http://hashimtsamiya.mywapblog.com

Monday, 13 March 2017

PRAYER

Assalamu alaikum warahmatullah.

Dear brother and sister's,
I need your prayer bcos our examination commence on Monday insha Allah. So dat your prayer is very considerable to me.

ABU~SINAN
Hashim Surajo Uba Tsamiya Tsafe

Thursday, 9 March 2017

SHI'ANCI

*وإذا ذكر الله وحده اشمأزت قلوب الذين لا يؤمنون بالأخرة، وإذا ذكر الذين من دونه إذا هم يستبشرون*

```Idan ka duba Tafsirin 'kummy, wani jibgegen malamin Addinin shi'anci ne, a karkashin wannan Ayar wai sai yace ta sauka ne akan wane da wane! A akidar shi'anci idan sukace wane da wane, toh suna nufin Abubakar da umar, ko kuma suce Na farko da na biyu shima duk ma'anar daya ce! Toh amma a wannan suna nufin Abubakar da umar!
Toh amma ga fassarar ayar kafin muyi nisa
"Idan aka ambaci sunan Allah shi kadai, sai zukatan wadanda basuyi imani da ranar lahira ba su firgita, amma idan aka ambaci sunan wanin Allah(gumakansu ko waliyyai ko Wani Abun bauta) sai surinka fara'a suna jin dadi saboda wannan Albishir Na fadin sunayen"

Idan mai karatu zai iya daure wa ya duba littafan tafsirai Na manyan malaman musulunci insha Allahu zai samu cikakken bayani, amma ga Wani bayani daga littafan tafsiri guda biyu! أيسر التفاسر تأليف أبي بكر جابر الجزائري،   صفوت التفاسير تأليف محمد علي الصا بوني 
Sukace wannan ayar tana magana akan halin mushirikai ne, idan aka fadi sunan Allah saboda duhun jahilci da bata dake tare dasu  sai su rinka bayyana fushi suna damuwa, amma idan aka ambaci sunan gumakansu ko waliyyai ko wani Wanda suke bauta mawa sai kagansu suna farin ciki da jin dadi.
Toh komin hassadarka sai ka yarda da cewa Abubakar ba mushiriki bane! Duk Wanda kuma yace Abubakar mushiriki ne, wallahi sunanshi kafiri, da Nassin kur'ani, domin Abubakar da Nasarar Allah yake tafiya a cikin Al'amurransa.

Allah ka kara mana son sahabban Annabi Muhammad s.a.w kamar yadda kace ka yadda dasu. Allah ka kaskantar da duk mai Akeedar zagin sahabban Annabinka.```

Copyright©
Hashim Surajo Uba Tsamiya
Http://hashim141473.mywapblog.com

ALHAMDULILLAH.

*ALHAMDULILLAH!*

*Allah ya saka ma _MALAM NURA ALIYU TSAMIYA_*  ```Malam ya kasance a duk lokacin da za'a fara wa'azi na kwamitin da'awah ya na wani jawabi inda yake cewa; "A duk lokacin da kaji za'a fara wa'azi kira'ar Qur'ani na tashi, toh Alama ce da ke nuna cewa za'ayi wa'azin musulunci!  Bude taro da kide kide ko wake-wake alama ce dake ta Addinin kirista! Mai kokwanto ya bari ranar lahadi yaje church yaji da me suke budewa!"
Toh wa'azin Malam ya fara tasiri ga daliban waliyyin baro na Tsafe! Duk da cewa farko kide kide a kasa, amma kafin OGA ya fara jawabi sai naji Ankira wani domin bude jawabin ko ba'a lura ba, da karatun Qur'ani.
Toh adai cigaba da wannan fadakarwar MALAM NURA, insha Allahu sai gaskiyar ta ida bayyana.```

*_Hashim Surajo Uba Tsamiya_*