Abubuwa Bakwai Masu
Halakarwa(Yiwa Mace Mumina
Kazafi)...
Mace Mumina Kazafi : A yanzu za mu yi
ni akan abu na bakwai kuma na karshe cikin
uwa bakwai da Ma'aikin Allah – tsira da
cin Allah su tabbata a gareshi- ya lissafa
abubuwan da suke halakar da wanda yake
uli dasu , wannan abu shine Yiwa Mace
ina Kazafi .
fi Shine: Jifan mutum da aikata alfasha ta
ko kore juna biyu ko ma Da ba tare da ya
r cikakkun shaiduba.
Alokacin da mutum ya jefa kanshi cikin irin
nnan halayya ta kazafi to lalle ya jefa
a cikin halayyar da take halakarwa, domin
kazafi ba karamin bala'ibane, alokacin da
m ai wance mazinaciyace ko ya yi lalata da
o wannan ciknnanata bana mijintabane ko
a/'yarta ai bana mijinta bane to lalle ya
no tsuliyar dodo dole ya kawo cikakkun
u na mutane hudu maza musulmai da zasu
shaida akan hakan, idan kuma mai kawo
uba ko ya kawo basu cikaba to kowanne
m gada cikinsu bulala tamanin (80) za'a yi
, kamar yadda bayanai zasu zo nan gaba
n.
Wannan shiri da musulunci yake dashi
ramin shiri bane domin kare mutunci, masu
agana na cewa mutunci madarane in ya
bai kwasuwa, addinin musulunci yana daga
manyan manufofinsa kare mutunci, wannan
musulunci ya dauki irin wannan mataki
mmamma 'ya mace, domin alokacin da aka
mata suna to gaba daya anbata mata
arta, shi yasa ayoyin da suka yi Magana
kazafi sun anbaci macece basu anbaci
jiba wannanko ba wai dan hukuncin ya sha
n bane a'a hukuncin iri dayane ga duk
a ya yi mace ko namiji kazafi, kuma bai iya
cikakkakun shaiduba, idan ko ya kawo
u da duk abinda Shara'a ke bukata suka
to baza'a kira wannan da sunan kazafiba.
Yiwa mace mumina kazafi bai halattaba
yana cikin abubuwan da suke halakarwa,
da haka dadin fira ko kiyayya kada ta dauki
m ya yiwa wata/wani kazafi ko yasa a yi.
in Da Suka Yi Magana Akan Kazafi: Idan ka
ka kalli ayoyin zaka gansu kashi ukune
duk suna cikin Suratun Nur.
i Na Farko: Ayata: 4-5, Allah Madaukakin
yana cewa: ''Wadanda suke jifan mata masu
nkai (da zina) sannan kuma basu kawo
u huduba to ku yi musu bulala tamanin (80),
kada ku sake karbar shaidarsu har abada,
waddan sune fasiakai. Saidai kawai wadanda
tuba bayan haka kuma suka kyautata to lalle
mai yawan gafarane kuma mai yawan jinkai .''
nan Allah madaukakin sarki ya bayyana
ncin duk mutumin da ya yiwa mace/namiji
fi kuma bai iya kawo shaidu huduba sai
ya bayyana hukuncin da za'a yi masa. Abu
rko bulala tamanin (80), abu na biyu ba za'a
karbar shaidarsaba har'abada, abu na uku
wannan mutumin fasikine. Sai idan ya tuba,
anne malamai suke maganar shin inya tuba
ci gaba da karbar shaidarsa kuma shikenan
a fasiki bane? Amma ko ya tuba sai an yi
i bulala tamanin.
i Na Biyu: Ayoyin da suka yi bayanin
idan da ya yiwa matarshi kazafi kuma bai
awo shaiduba to shi tsinuwa za su yi da
r ta shi, Allah Yana cewa:
''Wadanda kuma suke jifan matansu (da
kuma ya kasance basu da shaidu saidai
kansu, to shaidar dayansu (itace) Rantsuwa
da Allah lalle shi yana cikin masu gaskiya *
tsuwa) ta biyar tsinuwar Allah ta haukanshi in
asance cikin makaryata. * Kuma abinda zai
ayi mata azaba (haddi) shine ta yi Rantsuwa
da Allah cewar lalle shi (mijin) yana cikin
ryata *. (Rantsuwa) ta biyar lalle fushin Allah
bbata akanta in (mijin nata) ya kasance cikin
gaskiya'' Surartun Nur, ayata: 6-8.
Anan Allah madaukakin sarki ya yi bayanin
miji ya yiwa matarshi kazafi kuma bai iya
shaidu huduba to 'Li'ani'' za su yi. Amma
anda ba miji bane to kodai ya kawo sahaidu
ne hudu maza musulmai ko kuma ayi mishi
a tamanin, ba maganar shi wanda aka yiwa
fi wai ya rantse idan ba haka bane, ko kuma
a ya yi kazafin cewa ya rantse duk babu
i shaidu ko bulala tamanin.
Kashi Na Uku: Ayoyin da suka yi Magana
kazafin da aka yiwa mata muminai masu
nkai natsattsu kammalallu to wadannan
yiwa irin wadannan matan kazafi tsine
aka yi duniya da lahira. Allah madaukakin
yana cewa:
''Lalle dukkanini wadanda ke jifan mata
kamun kai gafalallu (daga aikata dukkanin
ha) wadanda suke muminai to an tsine musu
niya da kuma lahira, kuma suna da azaba
irma* Aranar da harsunannu za su bada
a akansu da hannayansu da kuma
uwansu ta sanadiyyar abinda suka kasance
aikatawa* Awannan ranarce Allah zai cika
sakamakonsu na gaskiya, kuma zasu sani
Allah shi wanda yake mai gaskiya kuma mai
anar da abubuwa''. Suratun Nur, ayata: 23-25.
Wannan ya nuna mana shi karankanshi
fin ya kasu kashi-kashi, kashi na farko shine
gama garin mutane wadanda suke suna da
awan halaye da kuma wanda ba'a rasaba,
ka anbaci hukunci yi musu kazafi a kashin
, sai kuma wanda ya kasance tsakanin miji
ata. Sai wannan kashi na uku, wanda mutum
a mace/namiji mai kamun kai mai addini
ttse mumini kawai ya antayo ashar ya
a mata/mashi ya dinga fadan wasu
nganu wanda da za'a tara mishi arzikin
a domin ya kawo shaida akan haka ba zai
. Domin wani ya dauka irin halin da yake
i to kowa haka yake, to kaga bayan ya kasa
wadannan shaidu za'a yi masa hukuncin
fi anan duniya sanna kuma ya jira ranar
ama, domin Allah baya bari a taba bayinsa
warai, Ya Allah ka samu daga cikinsu, ka
u da sharrin masharranta ka tsaremu ka
mana imanimmu, amin.
Kammalawa: Daga takaitattun bayananan
ayyana agaremu yadda musulunci ya dauki
nci da daraja da kima ya karewa kowa
ncinsa musamman 'ya mace, domin idan ba
ba sai kowa ya fadi abinda ya ga dama ko
hi ya fada yana ganin bai huce aci
shiba, amma idan yasan zai sha bulalane to
ya naba'a yasan me zai fada, sai yazama
are mutuncinsa dana zuriyarsa kamar yadda
re mutuncin wani dana ziriyarsa.
Annanne kuma muka zo karshen wannan
a wacce take dauke da sharhin wannan
i da Abu Hurairata ya ruwaito daga wurin
ikin Allah na wadannan abubuwa bakwai
halakarwa, lalle ma'aikin Allah ya isar da
anci kuma tsira da amincin Allah su tabbata
reshi, hakika ta'amuli da wadannan abubuwa
as yana halakarwa kuma wannan kowa ya
ya tabbatar wannan zai kara imanine bisa
i. Akaro na gaba zamu kawo bayanne kuma
nda zasu haskaka mana rayuwarmu da
inmu, Allah ya kaimu wannan lokacin ya
mu da imani, aimn.
Aliyu Muhammad Sadisu,
Kwakungu, Minna, Jahar Neja Nijeriya.