*ZAGIN AISHA RADHIYALLAHU ANHAA!!!*
*_Imamu Malik RH yace; "Duk Wanda ya zagi Aisha a kashe shi. Sai aka ce mashi saboda me za'a kashe shi? Sai yace; Duk Wanda ya jefe ta(cewa tayi zina) kamar ya sabama (karyata) Qur'ani ne"._*
```Wannan kuma haka yake, hukuncin duk matsiyacin da ya zagi ummuna Aisha, hukuncinsa kisa kuma dole mu yakeshi.
Haka Qur'ani yace uwarmu ce, duk Wanda bai yarda ummuna Aisha uwarsa bace, toh munsan uwarsa ba ta wuce HAAWUYA, Allah ya tsare uwar mutum ta zama HAAWUYA```
*_Hashim Surajo Uba Tsamiya(ABU SINAAN)_*
No comments:
Post a Comment