Friday, 17 February 2017

AHLU BADAR

Sunayen sahabbai (313)
Dasuka halarci yakin badar

      بسم الله الر حمن الر حيم
  

أسماء أهل بدر رضي الله عنهم
                  أجمعين

❤سيدنا محمد رسول الله(ص)

١- أبوبكر الصديق

٢- عمر الفاروق: قتل العاص

٣- عثمان ذوالنورين:سيدةرقية

٤- علي بن أبي طالب:٢١- مبارز

٥- زيد بن حارثة

٦- أنسة الحبشي

٧- أبو كبشة الفارسي

٨- أبو مرثد

٩- مرثد بن أبي المرثد

١٠- عبيدة بن الحارث: مبارز

١١- الحصين بن الحارث

١٢- الطفيل بن الحارث

١٣- مسطح بن أثاثة

١٤- حمزة بن عبد المطلب:مبارز

١٥- أبورحذيفة بن عتبة

١٦- سالم بن عبيد

١٧- سويد بن مخشى

١٨- ثقف بن عمرو

١٩- مدلج بن عمرو

٢٠- مالك بن عمرو

٢١- محرز بن نضلة

٢٢- ربعة بن أكثم

٢٣- أبو سنان بن محصن

٢٤- سنان بن أبي سنان

٢٥- عكاشة بن محصن

٢٦- عقبة بن وهب

٢٧- شجاع بن وهب

٢٨- يزيد بن رقيش

٢٩- عبد الله بن جحش

٣٠ عتبة بن غزوان

٣١- خباب مولى عتبة

٣٢- الزبير بن العوام

٣٣- حاطب بن أبي بلتعة

٣٤- سعد بن خولى

٣٥- مصعب بن عمير

٣٦- سويبط بن سعد

٣٧- عبدالرحمن بن عوف

٣٨- سعد بن أبي وقاص

٣٩- عمير بن أبي وقاص

٤٠- المقداد بن عمرو

٤١- عبدالله بن مسعود

٤٢- مسعود بن ربيعة

٤٣- خباب بن الأرت

٤٤- ذو الشمالين بن عبد عمرو

٤٥- طلحة بن عبد الله

٤٦- بلال بن رباح

٤٧- عامر بن فهيرة

٤٨- صهيب بن سنان

٤٩- أبو سلمة بن عبد الأسد

٥٠- شمام بن عثمان

٥١- الأرقم بن أبي الأرقم

٥٢- عمار بن ياسر

٥٣- معتب بن عوف

٥٤- زيد بن الخطاب

٥٥- سعيد بن زيد

٥٦- عمرو بن سراقة

٥٧- عبد الله بن سراقة

٥٨- وافد بن عدالله

٥٩- خولى بن أبي خولى

٦٠- مالك بن أبي خولى

٦١- عامر بن البكير

٦٢- عاقل بن البكير

٦٣- إياس بن البكير

٦٤- خالد بن البكير

٦٥- عامر بن ربيعة

٦٦- مهجع مولى عمر

٦٧- عثمان بن مظعوم

٦٨- قدامة بن مظعوم

٦٩- عبدزالله بن مظعوم

٧٠- الساعب بن عثمان

٧١- معمر بن الحارث

٧٢- خنيس بن حذافة

٧٣- عبدالله بن سهيل

٧٤- أبو سبرة بن أبي رهم

٧٥- عمير بن رهب

٧٦- عبد الله بن مكرمة

٧٧- سعد بن خولة

٧٨- أبو عبيدة عامر بن جراح

٧٩- عمرو بن الحارث

٨٠- عمرو بن أبي السرح

٨١- سهيل بن وهب

٨٢- صفوان بن وهب

٨٣- سعز بن معاذ

٨٤- عمرو بن معاذ

٨٥- الحارث بن أوس

٨٦- الحارث بن أنس

٨٧- سعد بن زيد بن مالك

٨٨- سليمة بن ثابت

٨٩- سليمة بن سلامة

٩٠- عباد بن بشير

٩١- سلنمة  بن أسلم

٩٢- رافع بن يزيد

٩٣- محمد بن مسلمة بن خالد

٩٤- أبو الهيثم بن التيهام

٩٥- عبيد بن التيهان

٩٦- عبدالله بن يهل

٩٧- قتادة بن النعمان

٩٨- عبيد لن أوس

٩٩- معتب بن عبيد

١٠٠- نصر بن الحارث

١٠١- عبد الله بن طارق

١٠٢- مسعود بن سعد

١٠٣- أبو عبس بن جبر

١٠٤- أبو بردة بن نيار

١٠٥- عاصم بن ثابت

١٠٦- قيس بن عصمة

١٠٧- معتب بن قشير

١٠٨- أبو مليل بن الأزعر

١٠٩- عمرو بن معبد

١١٠- سهيل بن حنف

١١١- مبشر بن عبد المنذر

١١٢- رفاعة بن عبد المنذر

١١٣- سعد بن عبيد

١١٤- عويم بن ساعدة

١١٥- رافع بن عنجدة

١١٦- عبيد بن أبي عبيد

١١٧- ثعلبة بن حاطب

١١٨- الحارث بن حطب

١١٩- أبو لبابة بن عبدالمنذر

١٢٠- أنس بم قتادة

١٢١- عالم بن عدي

١٢٢- عبد الله بن سلمة

١٢٣- معن بن عدي

١٢٤- ثابت بن أقرم

١٢٥- زيد بن أسلم

١٢٦- ربعي بن رافع

١٢٧- عبد الله بن جبير

١٢٨- عاصم بن قيس

١٢٩- أبو ضياح بن ثابت

١٣٠- سالم بن عمير

١٣١- الحارث بن النعمان

١٣٢- خوات بن جبير

١٣٣- أبو حنة بن ثابت

١٣٤- منذر بن محمد بن عقبة

١٣٥- أبو عقيل بن عبدالله

١٣٦- الحارث بن عرفجة

١٣٧- منذر بن قدامة 

١٣٨- مالك بن قدامة

١٣٩- سعد بن خيشمة

١٤٠- تميم مولى سعد بن خبشمة

١٤١- جبر بن عتيك

١٤٢- مالك بن نميلة

١٤٣- النعمان بن  عصر

١٤٤- خارجة بن زيد

١٤٥- سعد بن ربيعة

١٤٦- عبد الله بن رواحة

١٤٧- خلاد بن سويد

١٤٨- بشير بن سعد

١٤٩- سماك بن سعد

١٥٠- سبيع بن قيس

١٥١- عبا د بن قيس

١٥٢- عبد الله بن عبس

١٥٣- يزيد بن الحارث

١٥٤- حبيب بن إساق

١٥٥- عبد الله بن زيد

١٥٦-حريث بن زيد

١٥٧- سفيان بن بشير

١٥٨- تميم بن يعار

١٥٩- عبدالله بن عمير

١٦٠- زيد بن المزين

١٦١- عبد الله بن عرفطة

١٦٢- عبدالله بن عبدالله بن أبي

١٦٣- أوس بن خولي

١٦٤- زيد بن وديعة

١٦٥- رفاعة بن عمرو

١٦٦- عبدالله بن ربيع

١٦٧- أبو حميضة بن عباد

١٦٨- عقبة بن وهب

١٦٩- عامر بن سليمة

١٧٠- عامر بن البكير

١٧١- نوفل بن عبدالله

١٧٢- عبادة بن الصامت

١٧٣- أوس بن الصامت

١٧٤- النعمان بن مالك

١٧٥- ثابت بن هزال

١٧٦- مالك بن الدهثم

١٧٧- ربيع بن إياس

١٧٨- ورقت بن إياس

١٧٩- عمرو بن إياس

١٨٠- المحذر بن ذياد

١٨١- عبادة بن خشاش

١٨٢- عبد الله بن ثعلبة

١٨٣- نجاب بن ثعلبة

١٨٤- عتبة بن ربيعة

١٨٥- سماك بن خرشة

١٨٦- المنذر بن عمرو

١٨٧- مالك بن ربيعة

١٨٨- مالك بن مسعود

١٨٩- عبد ربه بن حق

١٩٠- كعب بن جماز

١٩١- ضمرة بن عمرو

١٩٢-زياد بن عمرو

١٩٣- بسبس بن عمرو

١٩٤- عبدالله بن عامر

١٩٥-خراش بن الصمة

١٩٦- الخباب بن المنذر

١٩٧- عمير بن الحمام

١٩٨- عبدالله بن عمرو بن حرام

١٩٩- معاذ بن عمرو بن الجموح

٢٠٠ معوذ بن عمرو

٢٠١ خلاد بن عمرو

٢٠٢- عتبة بن عامر بن نابي

٢٠٣- ثابة بن ثعلبة بن زيد

٢٠٤- عمير بن الحارث

٢٠٥- تميم مولى خراس بن الصمت

٢٠٦- خبيب بن الأسود

٢٠٧- بشير بن البراء بن معرور

٢٠٨- الطفيل بن النعمان

٢٠٩- سنان بن صيفي

٢١٠- عبد الله بن الجد

٢١١الطفيل بن مالك

٢١٢- عتبة بن عبدالله

٢١٣- جبار بن سخر

٢١٤- خارجة بن حمير

٢١٥- عبدالله بن حمير

٢١٦- يزيد بن المنذر

٢١٧- معقل بن المنذر

٢١٨- عبدالله بن النعمان

٢١٩- الضحاك بن حارثة

٢٢٠- سواد بن زيد

٢٢١- معبد بن قيس

٢٢٢- عبدالله بن قيس

٢٢٣- عبدالله بن مناف

٢٢٤- جابر بن عبدالله

٢٢٥- خليدة بن قيس

٢٢٦- النعمان بن سنان

٢٢٧- يزيد بن عامر

٢٢٨- سليم بن عمرو

٢٢٩- قطبة بن عامر

٢٣٠- عنترة مولى سليم بن عمرو

٢٣١- عبس بن عامر بن عدي

٢٣٢- ثعلبة بن عنمت بن عدي

٢٣٣- أبو اليسر بن عمرو

٢٣٤- سهل بن قيس

٢٣٥- عمرو بن طلق

٢٣٦- معاذ بن جبل

٢٣٧- قيس بن محصن

٢٣٨- الحارث بن قيس

٢٣٩- جبير بن إياس

٢٤٠- أبو عبادة بن عثمان

٢٤١- ذكوان بن عبد قيس

٢٤٢- عقبة بن عثمان

٢٤٣- مسعود بن خالد

٢٤٤- عباد بن قيس

٢٤٥- أسعد بن يزيد

٢٤٦- الفاكه بن بشير

٢٤٧- معاذ بن ما عص

٢٤٨- مسعود بن سعد

٢٤٩- عائد بن ماعص

٢٥٠- رفاعة بن رافع

٢٥١- خلاد بن رافع

٢٥٢- عبيد بن يزيد

٢٥٣- زياد بن لبيد

٢٥٤- فروة بن عمرو

٢٥٥- خالد بن قيس بن مالك

٢٥٦- رخيلة بن ثعلبة

٢٥٧- عطية بن نويرة

٢٥٨- خليفة بن عدي

٢٥٩- رافع بن المعلى

٢٦٠- أبو أيوب الأنصار

٢٦١- ثابة بن خالدالنعمان

٢٦٢- عمارة بن حزم

٢٦٣- سراقة بن كعب

٢٦٤- حارثة بن النعمان

٢٦٥- سليم بن قيس

٢٦٦- سهيل بن رافع

٢٦٧- عدي بن أبي الزغباء

٢٦٨- مسعود بن أوس

٢٦٩- أبو حزيفةزبن أوس

٢٧٠- رافع بن الحارث

٢٧١- عرف بن الحارث

٢٧٢- معوذ بن الحارث

٢٧٣- معاذ بن الحارث

٢٧٤- رفاعة بن عمرو

٢٧٥- عامر بن مخلد

٢٧٦- عبد الله بن قيس

٢٧٧- ثابت بن عمرو بن زيد

٢٧٨- عصيمة حليفهم من أشجع

٢٧٩- رديعة بن عمرو

٢٨٠- أبوالحمراء

٢٨١- ثعلبة بن عمرو

٢٨٢- سهل بن عتيك

٢٨٣- الحارث بن الصمة

٢٨٤- أبي بن كعب بن قيس

٢٨٥- أنس بن معاذ

٢٨٦- أوس بن ثابت

٢٨٧- زيد بن سهل

٢٨٨- أبي بن ثابت

٢٨٩-حارث بن سراقة

٢٩٠- عمرو بن ثعلبة أبو حكيم

٢٩١- سليط بن قيس

٢٩٢- عمرو بن قيس أبو خارجة

٢٩٣- ثابت بن خنساء

٢٩٤- عامر بن أمية

٢٩٥- محرز بن عامر

٢٩٦- سواد بن غزية

٢٩٧- قيس بن السكن

٢٩٨- أبو الأعور بن الحارث

٢٩٩- سليم بن ملحان

٣٠٠- حرام بن ملحان

٣٠١- قيس بن أبي صعصعة

٣٠٢- عبدالله بن كعب

٣٠٣- عصيمة الأسدي

٣٠٤- عمير بن عامر

٣٠٥- سراقة بن عمرو

٣٠٦-قيس بن مخلد
٣٠٧- النعمان بن عبد عمرو

٣٠٨- الضحاك بن عبد عمرو

٣٠٩- سليم بن الحارث

٣١٠- جابر بن خالد

٣١١-  سعد بن سهيل

٣١٢- كعب بن زيد

٣١٣- بجير بن بجير

        رضي الله عنهم أجمعين
        اللهم إنا نسألك بأهل بدر
        أن تجعلنا شهداء المحبة

بسر لا إله إلا الله محمد رسول الله صلى الله عليه وآله وسلم

         أسماء شهداء بدر
     رضي الله عنهم جميعا:-

١- عبيدة بن الحارث بن عبد المطلب

٢- عمير بن أبي وقاص

٣- ذوالشمالين بن عمرو

٤- عاقل بن البكير

٥- مهجع مولى سيدنا عمر

٦- صفوان بن  بيضاء

٧- سعد بن خيثمة بن الحارث

٨- بشير بن عبد المنذر

٩- يزيد بن الحارث بن قيس

١٠- عمير بن الحمام

١١- رفع المعلى

١٢- حارث بن سراقة

١٣- عوف بن سراقة

١٤- معوذ بن الحارث إبن عفراء

اللهم إنا نسألك المحبة بجاههم

            رضيالله عبهم .

                     بقلم
(م[truncated by WhatsApp]

WANDON MUMINI RABIN KWABRI NE.

🎤🎤🎤🎤🎤🎤🎤
*NASIHARMU TA YAU DAGA GROUP DIN MUKYAUTATA NIYYA!!!*
🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙

*WANDON MUMINI RABIN KWABRI NE!!!*

```Hadissai masu tarin yawa sun tabbata daga Manzon Allah s.a.w dangane da dangale tufafi ga maza. Zamu kawo kadan daga cikinsu domin fadakar da Al'umma.```
*عن ابن عمر رضى الله عنهما أن النبي صلى الله عليه وسلم قال: "من جر ثوبه خيلاء لم ينظر الله يوم القيامة(متفق عليه)*

*_Daga ibn umar (Allah ya yadda dasu) manzon Allah s.a.w yace; duk Wanda ya saki tufafinsa yana jansu a kasa saboda German kai! Allah bazai kalleshi ba a ranar gobe kiyama._*

*وعن أبي هريرة رضى الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: ما أسفل من الكعبين من الإزار ففي النار. (رواه البخاري)*

```Daga Abi hurairah(R.A) daga Annabi Muhammad s.a.w yace sashen tufafin da aka saki ya wuce idon sawu to zai shiga wuta. Har ila yau akwai wani hadisin Na Abi hurairah(R.A) yace: manzon Allah (s.a.w) yace;...Allah (s.w.t) ba ya amsar sallar mutumin da ya saki tufafinsa kasa.```

*Saboda haka duk Wanda ya karyata wadannan hadissan ko kuma yayi izgili ga masu dage tufafinsu, Dan fodio yace kafiri ne! Kuma wallahi yana da hujja. Shi kuwa imam Ahmad bin hambal(imamu Ahlus Sunnah waljama'ah) cewa yayi;*
*من رد حديث رسول الله صلى الله عليه وسلم فهو شفا هلكة*
*wato duk Wanda kaga yana Raddi ga hadissan Manzon Allah s.a.w! Toh yana gefen halaka.*

```Saboda haka yan uwa yan dariku kuyi hattara da izgilanci ga hadissan Manzon Allah s. a.w.

Manzon Allah s.a.w yayi bayani yadda ya kamata musulmi ya sanya tufafinsa inda yace; Tufafin musulmi wando ko Riga ya tsaya tsakanin kwabrinsa na kafa ko kuma tsakanin idon sawu da gwiwar kabrinsa na kafa. Ko kuma yace "can kasan idon sawu an kaddara mashi shiga wuta. Wani wurin yace; Allah bazai kalli mutumin da ya saki tufafinsa ba don German kai.

Wadannan hadissai na sama sunyi nuni a fili cewa irin dinkin da samari keyi a wannan zamani Wanda rigarsu ko wandonsu ya wuce idon sawu, musulunci ya haramta irin wannan dinkin.! Har ma idan Anyi sallah da irinshi sallar mutum Rana da rauni, saboda haka yana da matukar muhimmanci muyi kokarin gyarawa don mu samu Rahamar ubangiji.```

*_Abdullahi bn umar(R.A) yace; wata rana na wuce gaban  Manzon Allah s.a.w Alhali tufafi na suna reto(Jan kasa) sai Manzon Allah s.a.w yace" Abdullahi ka ja tufafinka sama! Sai na ja tufar sama kadan. Sai Manzon Allah s.a.w yace; ka kara jawo tufar ka sama kadan! Sai na kara Jan tufar sama kadan. Abdullahi bn umar yace tun daga Ranar na rinka sanya tufafi sama. Wani daga cikin kabilarsa(Abdullahi) ya tambayeshi sama kamar ya? Sai nace tsakanin idon sawu da gwiwar kafa. Saboda haka duk Wanda keson muwafaka da sunnah shine wando ko Rigarsa kada su wuce idon sawu._*

*Allah muke roko ya tabbatar damu akan sunnar Annabi Muhammad s.a.w*

Ga masu bukatar shiga group din *MUKYAUTATA NIYYA*  kai tsaye zasu iya danna wannan link dake kasa domin shiga, sai dai duk Wanda ya karya dokar group, Admins zasuyi waje dashi.
https://chat.whatsapp.com/2dm86OqUUNB69euFNsdOjM

Allah ya bada ikon kiyayewa.


Copyright©
```Hashim Surajo Uba Tsamiya
08064734911```

What is a book?

Name; Hashimu Surajo
Admission no: 1610402047
Department: Building
Course: GST 104

Books
A book is a set of written, printed, illustrated,
or blank sheets, made of paper , parchment, or
other materials, fastened together to hinge at
one side, with text and/or images printed in
ink . A single sheet within a book is a leaf , and
each side of a leaf is a page . A set of text-
filled or illustrated pages produced in
electronic format is known as an electronic
book, or e-book .
Books may also refer to works of literature , or
a main division of such a work. In library and
information science, a book is called a
monograph , to distinguish it from serial
periodicals such as magazines , journals , or
newspapers . The body of all written works
including books is literature . In novels and
sometimes other types of books (for example,
biographies), a book may be divided into
several large sections, also called books
(Book 1, Book 2, Book 3, and so on). An avid
reader of books is a bibliophile or colloquially,
"bookworm".
A shop where books are bought and sold is a
bookshop or bookstore. Books can also be
borrowed from libraries. Google has estimated
that as of 2010, approximately 130,000,000
distinct titles had been published. [1] In some
wealthier nations, printed books are giving
way to the usage of electronic or e-books , [2]
though sales of e-books declined in the first
half of 2015. [3]
Etymology

AHLU BADAR

Sunayen sahabbai (313)
Dasuka halarci yakin badar

      بسم الله الر حمن الر حيم
  

أسماء أهل بدر رضي الله عنهم
                  أجمعين

❤سيدنا محمد رسول الله(ص)

١- أبوبكر الصديق

٢- عمر الفاروق: قتل العاص

٣- عثمان ذوالنورين:سيدةرقية

٤- علي بن أبي طالب:٢١- مبارز

٥- زيد بن حارثة

٦- أنسة الحبشي

٧- أبو كبشة الفارسي

٨- أبو مرثد

٩- مرثد بن أبي المرثد

١٠- عبيدة بن الحارث: مبارز

١١- الحصين بن الحارث

١٢- الطفيل بن الحارث

١٣- مسطح بن أثاثة

١٤- حمزة بن عبد المطلب:مبارز

١٥- أبورحذيفة بن عتبة

١٦- سالم بن عبيد

١٧- سويد بن مخشى

١٨- ثقف بن عمرو

١٩- مدلج بن عمرو

٢٠- مالك بن عمرو

٢١- محرز بن نضلة

٢٢- ربعة بن أكثم

٢٣- أبو سنان بن محصن

٢٤- سنان بن أبي سنان

٢٥- عكاشة بن محصن

٢٦- عقبة بن وهب

٢٧- شجاع بن وهب

٢٨- يزيد بن رقيش

٢٩- عبد الله بن جحش

٣٠ عتبة بن غزوان

٣١- خباب مولى عتبة

٣٢- الزبير بن العوام

٣٣- حاطب بن أبي بلتعة

٣٤- سعد بن خولى

٣٥- مصعب بن عمير

٣٦- سويبط بن سعد

٣٧- عبدالرحمن بن عوف

٣٨- سعد بن أبي وقاص

٣٩- عمير بن أبي وقاص

٤٠- المقداد بن عمرو

٤١- عبدالله بن مسعود

٤٢- مسعود بن ربيعة

٤٣- خباب بن الأرت

٤٤- ذو الشمالين بن عبد عمرو

٤٥- طلحة بن عبد الله

٤٦- بلال بن رباح

٤٧- عامر بن فهيرة

٤٨- صهيب بن سنان

٤٩- أبو سلمة بن عبد الأسد

٥٠- شمام بن عثمان

٥١- الأرقم بن أبي الأرقم

٥٢- عمار بن ياسر

٥٣- معتب بن عوف

٥٤- زيد بن الخطاب

٥٥- سعيد بن زيد

٥٦- عمرو بن سراقة

٥٧- عبد الله بن سراقة

٥٨- وافد بن عدالله

٥٩- خولى بن أبي خولى

٦٠- مالك بن أبي خولى

٦١- عامر بن البكير

٦٢- عاقل بن البكير

٦٣- إياس بن البكير

٦٤- خالد بن البكير

٦٥- عامر بن ربيعة

٦٦- مهجع مولى عمر

٦٧- عثمان بن مظعوم

٦٨- قدامة بن مظعوم

٦٩- عبدزالله بن مظعوم

٧٠- الساعب بن عثمان

٧١- معمر بن الحارث

٧٢- خنيس بن حذافة

٧٣- عبدالله بن سهيل

٧٤- أبو سبرة بن أبي رهم

٧٥- عمير بن رهب

٧٦- عبد الله بن مكرمة

٧٧- سعد بن خولة

٧٨- أبو عبيدة عامر بن جراح

٧٩- عمرو بن الحارث

٨٠- عمرو بن أبي السرح

٨١- سهيل بن وهب

٨٢- صفوان بن وهب

٨٣- سعز بن معاذ

٨٤- عمرو بن معاذ

٨٥- الحارث بن أوس

٨٦- الحارث بن أنس

٨٧- سعد بن زيد بن مالك

٨٨- سليمة بن ثابت

٨٩- سليمة بن سلامة

٩٠- عباد بن بشير

٩١- سلنمة  بن أسلم

٩٢- رافع بن يزيد

٩٣- محمد بن مسلمة بن خالد

٩٤- أبو الهيثم بن التيهام

٩٥- عبيد بن التيهان

٩٦- عبدالله بن يهل

٩٧- قتادة بن النعمان

٩٨- عبيد لن أوس

٩٩- معتب بن عبيد

١٠٠- نصر بن الحارث

١٠١- عبد الله بن طارق

١٠٢- مسعود بن سعد

١٠٣- أبو عبس بن جبر

١٠٤- أبو بردة بن نيار

١٠٥- عاصم بن ثابت

١٠٦- قيس بن عصمة

١٠٧- معتب بن قشير

١٠٨- أبو مليل بن الأزعر

١٠٩- عمرو بن معبد

١١٠- سهيل بن حنف

١١١- مبشر بن عبد المنذر

١١٢- رفاعة بن عبد المنذر

١١٣- سعد بن عبيد

١١٤- عويم بن ساعدة

١١٥- رافع بن عنجدة

١١٦- عبيد بن أبي عبيد

١١٧- ثعلبة بن حاطب

١١٨- الحارث بن حطب

١١٩- أبو لبابة بن عبدالمنذر

١٢٠- أنس بم قتادة

١٢١- عالم بن عدي

١٢٢- عبد الله بن سلمة

١٢٣- معن بن عدي

١٢٤- ثابت بن أقرم

١٢٥- زيد بن أسلم

١٢٦- ربعي بن رافع

١٢٧- عبد الله بن جبير

١٢٨- عاصم بن قيس

١٢٩- أبو ضياح بن ثابت

١٣٠- سالم بن عمير

١٣١- الحارث بن النعمان

١٣٢- خوات بن جبير

١٣٣- أبو حنة بن ثابت

١٣٤- منذر بن محمد بن عقبة

١٣٥- أبو عقيل بن عبدالله

١٣٦- الحارث بن عرفجة

١٣٧- منذر بن قدامة 

١٣٨- مالك بن قدامة

١٣٩- سعد بن خيشمة

١٤٠- تميم مولى سعد بن خبشمة

١٤١- جبر بن عتيك

١٤٢- مالك بن نميلة

١٤٣- النعمان بن  عصر

١٤٤- خارجة بن زيد

١٤٥- سعد بن ربيعة

١٤٦- عبد الله بن رواحة

١٤٧- خلاد بن سويد

١٤٨- بشير بن سعد

١٤٩- سماك بن سعد

١٥٠- سبيع بن قيس

١٥١- عبا د بن قيس

١٥٢- عبد الله بن عبس

١٥٣- يزيد بن الحارث

١٥٤- حبيب بن إساق

١٥٥- عبد الله بن زيد

١٥٦-حريث بن زيد

١٥٧- سفيان بن بشير

١٥٨- تميم بن يعار

١٥٩- عبدالله بن عمير

١٦٠- زيد بن المزين

١٦١- عبد الله بن عرفطة

١٦٢- عبدالله بن عبدالله بن أبي

١٦٣- أوس بن خولي

١٦٤- زيد بن وديعة

١٦٥- رفاعة بن عمرو

١٦٦- عبدالله بن ربيع

١٦٧- أبو حميضة بن عباد

١٦٨- عقبة بن وهب

١٦٩- عامر بن سليمة

١٧٠- عامر بن البكير

١٧١- نوفل بن عبدالله

١٧٢- عبادة بن الصامت

١٧٣- أوس بن الصامت

١٧٤- النعمان بن مالك

١٧٥- ثابت بن هزال

١٧٦- مالك بن الدهثم

١٧٧- ربيع بن إياس

١٧٨- ورقت بن إياس

١٧٩- عمرو بن إياس

١٨٠- المحذر بن ذياد

١٨١- عبادة بن خشاش

١٨٢- عبد الله بن ثعلبة

١٨٣- نجاب بن ثعلبة

١٨٤- عتبة بن ربيعة

١٨٥- سماك بن خرشة

١٨٦- المنذر بن عمرو

١٨٧- مالك بن ربيعة

١٨٨- مالك بن مسعود

١٨٩- عبد ربه بن حق

١٩٠- كعب بن جماز

١٩١- ضمرة بن عمرو

١٩٢-زياد بن عمرو

١٩٣- بسبس بن عمرو

١٩٤- عبدالله بن عامر

١٩٥-خراش بن الصمة

١٩٦- الخباب بن المنذر

١٩٧- عمير بن الحمام

١٩٨- عبدالله بن عمرو بن حرام

١٩٩- معاذ بن عمرو بن الجموح

٢٠٠ معوذ بن عمرو

٢٠١ خلاد بن عمرو

٢٠٢- عتبة بن عامر بن نابي

٢٠٣- ثابة بن ثعلبة بن زيد

٢٠٤- عمير بن الحارث

٢٠٥- تميم مولى خراس بن الصمت

٢٠٦- خبيب بن الأسود

٢٠٧- بشير بن البراء بن معرور

٢٠٨- الطفيل بن النعمان

٢٠٩- سنان بن صيفي

٢١٠- عبد الله بن الجد

٢١١الطفيل بن مالك

٢١٢- عتبة بن عبدالله

٢١٣- جبار بن سخر

٢١٤- خارجة بن حمير

٢١٥- عبدالله بن حمير

٢١٦- يزيد بن المنذر

٢١٧- معقل بن المنذر

٢١٨- عبدالله بن النعمان

٢١٩- الضحاك بن حارثة

٢٢٠- سواد بن زيد

٢٢١- معبد بن قيس

٢٢٢- عبدالله بن قيس

٢٢٣- عبدالله بن مناف

٢٢٤- جابر بن عبدالله

٢٢٥- خليدة بن قيس

٢٢٦- النعمان بن سنان

٢٢٧- يزيد بن عامر

٢٢٨- سليم بن عمرو

٢٢٩- قطبة بن عامر

٢٣٠- عنترة مولى سليم بن عمرو

٢٣١- عبس بن عامر بن عدي

٢٣٢- ثعلبة بن عنمت بن عدي

٢٣٣- أبو اليسر بن عمرو

٢٣٤- سهل بن قيس

٢٣٥- عمرو بن طلق

٢٣٦- معاذ بن جبل

٢٣٧- قيس بن محصن

٢٣٨- الحارث بن قيس

٢٣٩- جبير بن إياس

٢٤٠- أبو عبادة بن عثمان

٢٤١- ذكوان بن عبد قيس

٢٤٢- عقبة بن عثمان

٢٤٣- مسعود بن خالد

٢٤٤- عباد بن قيس

٢٤٥- أسعد بن يزيد

٢٤٦- الفاكه بن بشير

٢٤٧- معاذ بن ما عص

٢٤٨- مسعود بن سعد

٢٤٩- عائد بن ماعص

٢٥٠- رفاعة بن رافع

٢٥١- خلاد بن رافع

٢٥٢- عبيد بن يزيد

٢٥٣- زياد بن لبيد

٢٥٤- فروة بن عمرو

٢٥٥- خالد بن قيس بن مالك

٢٥٦- رخيلة بن ثعلبة

٢٥٧- عطية بن نويرة

٢٥٨- خليفة بن عدي

٢٥٩- رافع بن المعلى

٢٦٠- أبو أيوب الأنصار

٢٦١- ثابة بن خالدالنعمان

٢٦٢- عمارة بن حزم

٢٦٣- سراقة بن كعب

٢٦٤- حارثة بن النعمان

٢٦٥- سليم بن قيس

٢٦٦- سهيل بن رافع

٢٦٧- عدي بن أبي الزغباء

٢٦٨- مسعود بن أوس

٢٦٩- أبو حزيفةزبن أوس

٢٧٠- رافع بن الحارث

٢٧١- عرف بن الحارث

٢٧٢- معوذ بن الحارث

٢٧٣- معاذ بن الحارث

٢٧٤- رفاعة بن عمرو

٢٧٥- عامر بن مخلد

٢٧٦- عبد الله بن قيس

٢٧٧- ثابت بن عمرو بن زيد

٢٧٨- عصيمة حليفهم من أشجع

٢٧٩- رديعة بن عمرو

٢٨٠- أبوالحمراء

٢٨١- ثعلبة بن عمرو

٢٨٢- سهل بن عتيك

٢٨٣- الحارث بن الصمة

٢٨٤- أبي بن كعب بن قيس

٢٨٥- أنس بن معاذ

٢٨٦- أوس بن ثابت

٢٨٧- زيد بن سهل

٢٨٨- أبي بن ثابت

٢٨٩-حارث بن سراقة

٢٩٠- عمرو بن ثعلبة أبو حكيم

٢٩١- سليط بن قيس

٢٩٢- عمرو بن قيس أبو خارجة

٢٩٣- ثابت بن خنساء

٢٩٤- عامر بن أمية

٢٩٥- محرز بن عامر

٢٩٦- سواد بن غزية

٢٩٧- قيس بن السكن

٢٩٨- أبو الأعور بن الحارث

٢٩٩- سليم بن ملحان

٣٠٠- حرام بن ملحان

٣٠١- قيس بن أبي صعصعة

٣٠٢- عبدالله بن كعب

٣٠٣- عصيمة الأسدي

٣٠٤- عمير بن عامر

٣٠٥- سراقة بن عمرو

٣٠٦-قيس بن مخلد
٣٠٧- النعمان بن عبد عمرو

٣٠٨- الضحاك بن عبد عمرو

٣٠٩- سليم بن الحارث

٣١٠- جابر بن خالد

٣١١-  سعد بن سهيل

٣١٢- كعب بن زيد

٣١٣- بجير بن بجير

        رضي الله عنهم أجمعين
        اللهم إنا نسألك بأهل بدر
        أن تجعلنا شهداء المحبة

بسر لا إله إلا الله محمد رسول الله صلى الله عليه وآله وسلم

         أسماء شهداء بدر
     رضي الله عنهم جميعا:-

١- عبيدة بن الحارث بن عبد المطلب

٢- عمير بن أبي وقاص

٣- ذوالشمالين بن عمرو

٤- عاقل بن البكير

٥- مهجع مولى سيدنا عمر

٦- صفوان بن  بيضاء

٧- سعد بن خيثمة بن الحارث

٨- بشير بن عبد المنذر

٩- يزيد بن الحارث بن قيس

١٠- عمير بن الحمام

١١- رفع المعلى

١٢- حارث بن سراقة

١٣- عوف بن سراقة

١٤- معوذ بن الحارث إبن عفراء

اللهم إنا نسألك المحبة بجاههم

            رضيالله عبهم .

                     بقلم
(م[truncated by WhatsApp]

Malamai

DUK WANDA YA CUTAR DA MALAMAI; TO MANZON ALLAAH YA CUTAR.   Babban malami daga cikin Tabi'ai mai suna Ikrimah (rahimahullaah) yana cewa:   إيّاكم أن تؤذوا أحدًا من العلماء، فإن مَن آذى عالمًا فقد آذى رسول الله – صلى الله عليه وآله وسلم – لأنهم حملة كلام الرسول – صلى الله عليه وآله وسلم – الذائدون عن حياضه، المنافحون عن كلامه، رحمهم الله تعالى أجمعين”  Kashejinku! Kada ku cutar da wani daga cikin malamai, domin duk wanda ya cutar da malami to tabbas ya cutar da Manzon Allaah(s.a.w), domin malamai sune ke 'dauke da maganganun Manzon Allaah, masu kore duk wata shubha da bid'a daga tafkinsa, masu kare maganarsa(Rahimahumullaahu).   Sannan yana daga cikin cutar da malami: - Ambatonsa da sharri.  - Fadi ko yayata abunda yike tattare dashi wanda bayaso.  - Zaginsa kaitsaye ko a fakaice.  - Bid'antar dashi ba tareda dalili da shari'a ta amince dashi ba.  - Kuskusrantar dashi ba tareda dalili 'kwa'kkwara a shar'ance ba.  - Yin masa 'kage, 'karya ko 'kazafi.  - Sakin baki akansa.  - Fitar dashi daga da'irar sunnah ko musulunci bakidaya ba tareda dalilin a shar'ance ko wanda bai 'daukan tawili ba. D.s.   Shi yasa yakamata mutane su kame bakinsu da harsunansu daga fadin munanan maganganu akan malamai, domin duk mai 'bacin malami to gubace yike sha, kuma ana ji masa tsoron muguwar 'karshe, sannan kuma bashine yike ci wanda zai biyashi anan duniya, idan kuma akaje lahira a kwashi ladansa aba wannan malamin, ko a dauki zunuban malamin a dan'ka masa, karshe kuma a jefa shi a wutar Jahannama.  MUNA ROKON ALLAAH YA KAREMU YAKUMA 'KARA TABBATAR DAMU AKAN HANYA MADAIDAICIYA.  Dan'uwanku: Abdullahi Almadeeniy K

Saturday, 14 January 2017

WANDON MUMINI RABIN KWABRI NE.

🎤🎤🎤🎤🎤🎤🎤
*NASIHARMU TA YAU DAGA GROUP DIN MUKYAUTATA NIYYA!!!*
🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙

*WANDON MUMINI RABIN KWABRI NE!!!*

```Hadissai masu tarin yawa sun tabbata daga Manzon Allah s.a.w dangane da dangale tufafi ga maza. Zamu kawo kadan daga cikinsu domin fadakar da Al'umma.```
*عن ابن عمر رضى الله عنهما أن النبي صلى الله عليه وسلم قال: "من جر ثوبه خيلاء لم ينظر الله يوم القيامة(متفق عليه)*

*_Daga ibn umar (Allah ya yadda dasu) manzon Allah s.a.w yace; duk Wanda ya saki tufafinsa yana jansu a kasa saboda German kai! Allah bazai kalleshi ba a ranar gobe kiyama._*

*وعن أبي هريرة رضى الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: ما أسفل من الكعبين من الإزار ففي النار. (رواه البخاري)*

```Daga Abi hurairah(R.A) daga Annabi Muhammad s.a.w yace sashen tufafin da aka saki ya wuce idon sawu to zai shiga wuta. Har ila yau akwai wani hadisin Na Abi hurairah(R.A) yace: manzon Allah (s.a.w) yace;...Allah (s.w.t) ba ya amsar sallar mutumin da ya saki tufafinsa kasa.```

*Saboda haka duk Wanda ya karyata wadannan hadissan ko kuma yayi izgili ga masu dage tufafinsu, Dan fodio yace kafiri ne! Kuma wallahi yana da hujja. Shi kuwa imam Ahmad bin hambal(imamu Ahlus Sunnah waljama'ah) cewa yayi;*
*من رد حديث رسول الله صلى الله عليه وسلم فهو شفا هلكة*
*wato duk Wanda kaga yana Raddi ga hadissan Manzon Allah s.a.w! Toh yana gefen halaka.*

```Saboda haka yan uwa yan dariku kuyi hattara da izgilanci ga hadissan Manzon Allah s. a.w.

Manzon Allah s.a.w yayi bayani yadda ya kamata musulmi ya sanya tufafinsa inda yace; Tufafin musulmi wando ko Riga ya tsaya tsakanin kwabrinsa na kafa ko kuma tsakanin idon sawu da gwiwar kabrinsa na kafa. Ko kuma yace "can kasan idon sawu an kaddara mashi shiga wuta. Wani wurin yace; Allah bazai kalli mutumin da ya saki tufafinsa ba don German kai.

Wadannan hadissai na sama sunyi nuni a fili cewa irin dinkin da samari keyi a wannan zamani Wanda rigarsu ko wandonsu ya wuce idon sawu, musulunci ya haramta irin wannan dinkin.! Har ma idan Anyi sallah da irinshi sallar mutum Rana da rauni, saboda haka yana da matukar muhimmanci muyi kokarin gyarawa don mu samu Rahamar ubangiji.```

*_Abdullahi bn umar(R.A) yace; wata rana na wuce gaban  Manzon Allah s.a.w Alhali tufafi na suna reto(Jan kasa) sai Manzon Allah s.a.w yace" Abdullahi ka ja tufafinka sama! Sai na ja tufar sama kadan. Sai Manzon Allah s.a.w yace; ka kara jawo tufar ka sama kadan! Sai na kara Jan tufar sama kadan. Abdullahi bn umar yace tun daga Ranar na rinka sanya tufafi sama. Wani daga cikin kabilarsa(Abdullahi) ya tambayeshi sama kamar ya? Sai nace tsakanin idon sawu da gwiwar kafa. Saboda haka duk Wanda keson muwafaka da sunnah shine wando ko Rigarsa kada su wuce idon sawu._*

*Allah muke roko ya tabbatar damu akan sunnar Annabi Muhammad s.a.w*

Ga masu bukatar shiga group din *MUKYAUTATA NIYYA*  kai tsaye zasu iya danna wannan link dake kasa domin shiga, sai dai duk Wanda ya karya dokar group, Admins zasuyi waje dashi.
https://chat.whatsapp.com/2dm86OqUUNB69euFNsdOjM

Allah ya bada ikon kiyayewa.


Copyright©
```Hashim Surajo Uba Tsamiya
08064734911```

Monday, 2 January 2017

YADDA AKE WANKAN TSARKI

YADDA AKE WANKAN
TSARKI

Matashiya: Bayanda bayanai suka gabata akan
abubuwan da suke wajabta wanka, ayanzu za
mu kawo bayani akan yadda ake gabatar da
waken da izinin Allah.
Da farko dai mu sani shi wannan wanka
amanace daga cikin tarin amanar dake tsakanin
bawa da mahaliccinsa, saboda haka ya zama
wajibi ka kiyaye wannan amanar, kuma ka
himmatu da sanin hukunce hukuncen wannan
wanka, domin ka gabatar da shi a yadda
musulunci ya tsara, abinda ya rikice maka sai
ka yi tambaya, kada kace wai kunya zata
hanaka, jin kunya a irin wadannan al'amurra
abune da musulunci bai yarda da shiba, kuma
wani nau'ne na tsoro da shaidan yake tsoratar
da mutane da shi, kuma ya sanyawa mutum
kasalar da ba zai iya gudanar da cikakken
addiniba. Al'amarin hukunce-hukuncen tsarki
al'amarine mai girman gaske, sakaci a cikin
wannan lamari yana da matukar hadari, domin
kada ka manta hukunce-hukunce sallah ya
ratayune fa da tsarki wacce kuma sallar nan
itace ginshikin addini.
Farillan Wanka: Ka/Ki sani shi wankan tsarki
yana da farillai da kuma sunnoni dama
mustahabbai, amfanin saninsu shine domin duk
abinda yake farillane sai baka yi shi to wankan
bai yiba, amma idan sunnah ka bari wankan ya
yi saidai ka rage lada. Su farillan guda biyarne;
(1) Niyya: Abinda ake nufi shine ka kudurce a
zuciyarka/ki yanzu hakannan wankan janaba
zaka yi ko zaki yi, ko kuma na daukewar al'ada
ko biki…', wannan itace niyya, ba wadansu
abubuwa ake karantawaba, niyya kuma tana da
matukar muhimmanci, ai kaga shi yasa ta zo a
farko.
(2) Game Jiki Da Ruwa: Ana so ka tabbatar ko
ina a jikinka ya sami ruwa, kada ka manta da
dukkan mahadar gaba.
(3) Cuccudawa: Ka tabbata ka cuccuda ka
gurza ko ina da gwargwadon hali, kada ka
manta da kasan hammata da dukkan matse-
matsi…'.
(4) Tsefe Gashi: Ka tabbata ruwa ya shiga ko
ina a cikin gashin kanka ko kanki, Ma'aikin Allah
–Tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi-
yana cewa: ''Karkashi ko wanne gashi akwai
janaba, ku wanke gashi, ku kuma tsaftace jiki'' .
Abudaud, 248, Tirmizi: 106, Ibnu Maja: 597.
(5) Yi Lokaci Guda: Wannan shi ake nufi
'Muwalat' ma'ana idan ka fara to kada wani abu
ya katseka sai ka kammala.
Wadannan sune farillai ka tabbata sun cika a
duk lokacin da kake wanka, kada ka manta shi
wankan tsarki anayin shine da ruwa mai tsarki
mai tsarkakewa ken an banda mai sabulu. Ka
samu idan kana da janaba kuma kanason ka yi
wankan tsarki da kuma wankan zuwa wurin aiki
ko kasuwa da sauransu, sai ka fara gabatar da
wankan tsarki tukunna, idan ka gama sai ka sa
sabulu ka ci gaba da wankanka.
Siiffar Wankan Janaba: Da farko za ka yi niyya
a zuciyarka (kamar yadda bayani ya gabata).
Sannan ka ce: Bismillah , sai ka wanke
hannayanka biyu sau uku, sai kuma ka wanke
gabanta (al'aura), hannun dama na zuba ruwa
na hagu yana wankewa, sannan sai ka goge
hannun naka a bango, sai ka gabatar da
cikakkiyar alwala, sannan sai ka kamfaci ruwa
ka zuba a kanka domin ka kosar da gashin
kanka zaka yi hakanne sau uku. Sannan sai ka
dibi ruwa ka kwarara a jikinka kana cuccudawa
domin rowan ya kai ko ina, Shikenan ka gama.
Kana da dama ka wuce zuwa sallah kai tsaye
batare da ka yi alwalaba, sai dai idan wani abu
cikin abubuwan da suke karya alwala ya faru.
Kada ka manta koda kana cikin wanka
alwalarka ta karye wankanka nanan ba abinda
ya sameshi, sai idan kana so ka yi sallah to sai
ka yi alwala.
Banbanci Janaba Da Al'ada: Anan ana so ki
gane wankan janaba da wankan daukewar jinin
al'ada ko biki duk iri dayane, inda suka
banbanta kadanne. Wuri na farko: Niyya, domin
da ita ake banbace ibada da ibada kamar
wannan da muke Magana kai. A wankan janaba
mace ba sai ta kwance kitson ta ba domin
hakan zai zama akwai wahalarwa sai ya wajaba
ta tabbata ruwa ya shiga asalin tushan gashin
kai, amma a wankan daukewar al'ada ko na biki
ya halatta ta kwance kitson dake kanata, amma
ba wajibi bane, a dai tabbata ruwa ya shiga ko
ina wannan kuma ya shafi maza kamar yadda
ya shafi mata, akwai maza masu yawan gemu
da suma to dolene a tabbata ruwa ya kai ga
asalin tushan gashi, a cuccuda ko ina da ina,
idan mutum yana sanye da zobe ya tabbata
ruwa ya shiga karkashin zoben, akyautata
wanka a kuma karanta ruwa. Allah ya sa mu
dace.
Idan mace al'adarta ta dauke kuma ga
wankan janaba akanta, to wanka guda za ta yi
sai ta gwama niyyar kamar yadda wadansu
malamai suka fada, domin wankan janaba dana
al'ada duka wajibine kuma komai nasu
dayane…'.
Idan mutum yana da janaba kuma ga wankan
juma'a, to anan ya samu ya shgar da wankan
juma'a cikin na janaba, ba wai ya shigar da na
janaba cikin na juma'aba, domin na janaba
wajine, amma na juma'a ba wajibibane a mafi
yawan maganganun malamai.
Idan ka yi wankan janaba sai kuma ka manta
baka yi alwalaba wankanka ya yi, kuma ka
samu ka yi sallah ko da baka yi alwalaba
muddin ba wani abun da ke karya alwala da ya
faru, domin alwalar ta shiga wanka duk inda
zaka wanke a alwala ka wanke shi a wanka,
kuma kamar yadda alwala take wajibi kafin
sallah haka wanka yake wajibi ga mai janaba.
Amma idan mutum ya yi wankan juma'a to
sai ya yi alwala kafin sallah.
Ya hallata miji da mata su yi wankan janaba
tare, kamar yadda aka ruwaito daga daya daga
matan ma'aikin Allah –Tsira da amincin Allah
su tabbata a gareshi- yana yi.
Ka samu ka jinkirta wanka amma sai ka yi
alwala domin alwalar na rage kaifin janaba,
kuma tana kara kuzari idan za'a sake saduwa.
Kammalawa: Daga wadannan bayanai da suka
gabata ya bayyana a fili yadda addinin
musulunci ya kula da tsarkaka da kuma lafiya,
domin janaba bakaramin al'amari bace, saboda
haka aka shar'anta wanka, kuma aka kawo
siffar wankan daki-daki domin ka fahimci a
musulunci ba'a yin abu da ka, fatammu shine
Allah ya karba mana kurakurai kuma ya gafarta
mana, amin.

Aliyu Muhammad Sadisu,
Kwakungu, Minna Jahar Neja, Nijeriya.