*ANALYSIS*
Assalamu Alaikum warahmatullahi wabarakatuhu
Yan uwa na masu albarka dake group din *MUKYAUTATA NIYYA* both, na *Mata* dana *Maza* ina bukatar taimakonku a wannan shekarar domin Isar da sakon Allah.
Wane irin taimako ne???
Nayi shiri na musamman domin fadakar da yan uwa musulmi cewa *Maulidi* bashi da Asali a cikin addinin Islama, a tare da haka sai nayi wani bincike, *Misali:* Ni ina da Abokai masu WhatsApp mutum 500+, ina da groups 100+, a Facebook ina da abokai 5000, da masu bibiya 1000+ a Facebook ina da groups, Wanda idan aka Tara mutanenshi sun kai 100,000+ bari na tsaya a haka, idan nayi posting duka wadannan zasu gani, abokanansu ma zasu gani, toh abunda Nike bukata a yanzu shine, kaima/kema kuna da WhatsApp friends da groups, me kake/kike tsammani idan kikayi copy na post din ka/kika watsa shi ga abokanka/ki???
Muyi tarayya a wurin yada alkhairi shi yafi domin mu rabauta a wurin Allah, kamar yadda sanarwa ta gabata cewa, salon da'awar a wannan karon zai chanja, taken rubututtukan shine;
ﻭَﻟِﻴَﺘَﺬَﻛَّﺮَ ﺃُﻭﻟُﻮ ﺍﻟْﺄَﻟْﺒَﺎﺏِ...
those of understanding would be reminded...
Domin masu hankali suyi tunani...
Suratu sad aya ta 29
Miye shawararku, ko goyon bayanku akan hakan???
Ina saurare domin karba, ina saran fara rubutu a 29 safar 1440AH insha Allahu
#ABBAN_SINAN
#MAULIDI
#SHAWARA
#MUKYAUTATA NIYYA
http://wa.me+2348064734911
No comments:
Post a Comment